Skip to content

Sarkin Kano na 16 kuma tsohon gwamnan Babban Bankin Najeriya (CBN), Muhammadu Sanusi II, ya nuna shakku a kan dalilin ci gaba da karɓar bashi bayan cire tallafin man fetur da gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta yi. Da yake jawabi a Abuja yayin taron Oxford Global Think Tank Leadership Conference da ƙaddamar da wani

Hausa View
October 29, 2025

Gwamnatin Najeriya na duba yiwuwar bai wa jahohi 36 da ke faɗin ƙasar damar kafa tashoshin lantarki a jahohinsu domin samar da shi da kuma rarraba shi ga jama’a. Gwamnatin ta ce wannan hanyar ce ta magance ƙarancin lantarki. Ministan lantarkin kasar, Adebayo Adelabu ya fadi hakan a Legas a wajen wani taron ƙoli game

Hausa View
October 29, 2025