Skip to content

Shugaban Kwamitin Majalisar Dattawa kan Harkokin Kuɗi, Sanata Sani Musa ya bayyana cewa Najeriya ta shirya tsaf domin karɓar masu zuba jari bayan sauye-sauyen da Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya aiwatar a fannin tattalin arziki. Sanatan ya bayyana haka ne yayin zaman tattaunawar kungiyar Tarayyar Turai EU da wasu kasashen Afirka” mai taken”Rage Barazanar

Hausa View
November 7, 2025

Gwamnatin Najeriya ta fitar samar da wani tsarin a harkar aikin gona da zai kawo karshen yunwa da kuma samar da wadataccen abinci, da kuma rage irin asarar da manoma ke samu a lokacin girbi wanda hasarar da ake yi ta kai ta dallar miliyan dubu goma a duk shekara. Ministan aikin gona da samar

Hausa View
November 7, 2025

Kwamitin amintattu na jam’iyyar adawa ta PDP ya kafa kwamitin mutane shida domin sasanta rikicin da ke tsakanin ɓangarorin jam’iyyar, yayin da ake samun rashin jituwa a game da shugabancin jam’iyyar na ƙasa. Shugaban kwamitin wanda tsohon Shugaban Majalisar Dattawa ne Adolphus Wabara, ya tabbatar da cewa Ambasada Umar Iliya Damagum shi ne sahihin mukaddashin

Hausa View
November 7, 2025