Skip to content

Gwamnatin Najeriya na kara tsawalla wa ‘yan kasa

Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour a zaben shekarar 2023, Peter Obi ya daura alhakin tashin farashin kudin yin fasfon kasar, yana mai cewa hakan a matsayin wani karin matsin rayuwa ga masu karamin karfi. 

A baya-bayan nan ne dai hukumar kula da shige da ficen kasar ta kara kudin yin fasfo mai shafuka 32 zuwa naira 100,000 yayin mai shafuka 64 ya kuma naira 200,000