Skip to content

Shugaban Kwamitin Majalisar Dattawa kan Harkokin Kuɗi, Sanata Sani Musa ya bayyana cewa Najeriya ta shirya tsaf domin karɓar masu zuba jari bayan sauye-sauyen da Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya aiwatar a fannin tattalin arziki. Sanatan ya bayyana haka ne yayin zaman tattaunawar kungiyar Tarayyar Turai EU da wasu kasashen Afirka” mai taken”Rage Barazanar

Hausa View
November 7, 2025

Gwamnatin Najeriya ta fitar samar da wani tsarin a harkar aikin gona da zai kawo karshen yunwa da kuma samar da wadataccen abinci, da kuma rage irin asarar da manoma ke samu a lokacin girbi wanda hasarar da ake yi ta kai ta dallar miliyan dubu goma a duk shekara. Ministan aikin gona da samar

Hausa View
November 7, 2025

Kwamitin amintattu na jam’iyyar adawa ta PDP ya kafa kwamitin mutane shida domin sasanta rikicin da ke tsakanin ɓangarorin jam’iyyar, yayin da ake samun rashin jituwa a game da shugabancin jam’iyyar na ƙasa. Shugaban kwamitin wanda tsohon Shugaban Majalisar Dattawa ne Adolphus Wabara, ya tabbatar da cewa Ambasada Umar Iliya Damagum shi ne sahihin mukaddashin

Hausa View
November 7, 2025

Mahukunta a kasar Afghanistan sun sanar da aukuwar wata girgizar kasa da ta yi sanadiyar mutuwar mutane 20 watanni kaɗan bayan aukuwar gargizar kasar da jefa kasar cikin Jimami. Girgizar ƙasar da ke da ma’aunin 6.3 da ta auku cikin daren a kusa da garin Mazar-sharif tana zurfin kilomita 28. Bayanan da ke fitowa daga

Hausa View
November 3, 2025

Rundunar ‘Yan Sanda ta Jihar Legas ta bayyana cewa tana neman mai fafutukar kare haƙƙin ɗan adam kuma tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa, Omoyele Sowore ruwa a jallo, bisa zargin tayar da hankalin jama’a. Kwamishinan ‘Yan Sandan Jihar Legas, Olorundare Jimoh, ya bayyana cewa ya taɓa gargadin Sowore da kada ya sake ya shirya zanga-zangar

Hausa View
November 3, 2025

Gwamnatin Jihar Adamawa ta sanar da shirin gina sansanin matasa masu yi wa kasa hidima na didindin a Makohi, da ke karamar hukumar Yola ta Kudu, a kan kuɗi naira biliyan 7.7 Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri, ya ce manufar aikin shi ne samar da muhalli kyau na zamani ga ‘yan masu yi wa kasa hidimar

Hausa View
November 3, 2025

Sarkin Kano na 16 kuma tsohon gwamnan Babban Bankin Najeriya (CBN), Muhammadu Sanusi II, ya nuna shakku a kan dalilin ci gaba da karɓar bashi bayan cire tallafin man fetur da gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta yi. Da yake jawabi a Abuja yayin taron Oxford Global Think Tank Leadership Conference da ƙaddamar da wani

Hausa View
October 29, 2025

Gwamnatin Najeriya na duba yiwuwar bai wa jahohi 36 da ke faɗin ƙasar damar kafa tashoshin lantarki a jahohinsu domin samar da shi da kuma rarraba shi ga jama’a. Gwamnatin ta ce wannan hanyar ce ta magance ƙarancin lantarki. Ministan lantarkin kasar, Adebayo Adelabu ya fadi hakan a Legas a wajen wani taron ƙoli game

Hausa View
October 29, 2025