Shirin an samar da shi ne domin bunkasa kwazon aikin ma’aikatan jami’o’I da kwaleji-kwalejin ilimi a kasar nan. A wajen taron kaddamar da fara bayar da bashin da aka gudanar da jami’ar kimiyya ta tarayya dake Akure, ministan ilimi Tunji Alausa ya bayyana Shirin a matsayin wata nasara ta shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu wanda
Shugaban Kwamitin Majalisar Dattawa kan Harkokin Kuɗi, Sanata Sani Musa ya bayyana cewa Najeriya ta shirya tsaf domin karɓar masu zuba jari bayan sauye-sauyen da Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya aiwatar a fannin tattalin arziki. Sanatan ya bayyana haka ne yayin zaman tattaunawar kungiyar Tarayyar Turai EU da wasu kasashen Afirka” mai taken”Rage Barazanar
Gwamnatin Najeriya ta fitar samar da wani tsarin a harkar aikin gona da zai kawo karshen yunwa da kuma samar da wadataccen abinci, da kuma rage irin asarar da manoma ke samu a lokacin girbi wanda hasarar da ake yi ta kai ta dallar miliyan dubu goma a duk shekara. Ministan aikin gona da samar
Kwamitin amintattu na jam’iyyar adawa ta PDP ya kafa kwamitin mutane shida domin sasanta rikicin da ke tsakanin ɓangarorin jam’iyyar, yayin da ake samun rashin jituwa a game da shugabancin jam’iyyar na ƙasa. Shugaban kwamitin wanda tsohon Shugaban Majalisar Dattawa ne Adolphus Wabara, ya tabbatar da cewa Ambasada Umar Iliya Damagum shi ne sahihin mukaddashin
Mahukunta a kasar Afghanistan sun sanar da aukuwar wata girgizar kasa da ta yi sanadiyar mutuwar mutane 20 watanni kaɗan bayan aukuwar gargizar kasar da jefa kasar cikin Jimami. Girgizar ƙasar da ke da ma’aunin 6.3 da ta auku cikin daren a kusa da garin Mazar-sharif tana zurfin kilomita 28. Bayanan da ke fitowa daga
Rundunar ‘Yan Sanda ta Jihar Legas ta bayyana cewa tana neman mai fafutukar kare haƙƙin ɗan adam kuma tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa, Omoyele Sowore ruwa a jallo, bisa zargin tayar da hankalin jama’a. Kwamishinan ‘Yan Sandan Jihar Legas, Olorundare Jimoh, ya bayyana cewa ya taɓa gargadin Sowore da kada ya sake ya shirya zanga-zangar
Gwamnatin Jihar Adamawa ta sanar da shirin gina sansanin matasa masu yi wa kasa hidima na didindin a Makohi, da ke karamar hukumar Yola ta Kudu, a kan kuɗi naira biliyan 7.7 Gwamna Ahmadu Umaru Fintiri, ya ce manufar aikin shi ne samar da muhalli kyau na zamani ga ‘yan masu yi wa kasa hidimar
Hukumar kula da kamfanoni da Kare masu amfani da kayayyaki ta Najeriya ta gargadi al’umma game da abinci masu haɗari da ke yawo a kasuwanni, waɗanda ke jefa rayukan miliyoyin ‘yan ƙasa cikin haɗari a kasar nan Hukumar ta fitar da wannan gargadi ne yayin wani taron wayar da kai na yini guda da aka
Rahotanni sun nuna an sami hatsaniya a tsakanin masu gudanar da zanga-zanga da kuma jami’an tsaro a Abuja. Masu zanga-zangar karkashin jagorancin Omoyele Sowore na naiman gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmed Tinuu ta sani Nnamdi Kanu jagoran masu naiman Kafa kasar Biafra. Tun bayan fara zanga-zangar a Litinin din, mahukunta a babban birnin tarayya Abuja