Ƙungiyar likitoci masu neman kwarewa ta Najeriya, ta nuna damuwarta a kan ƙarancin likitoci, inda ta ce kididdiga ya nuna cewa kowane likita guda ɗaya na duba marasa lafiya fiye da 19,000, wanda hakan kuma ya saɓa da tsarin aikin a duniya A wata sanarwa da ƙungiyar ta fitar, albarkacin cikan ƙasar shekaru 65 da
Gwamnatin Jihar Kogi ta bayyana alhininta game da rasuwar aƙalla mutum 26 waɗanda hatsarin jirgin ruwa ya rutsa da su. Mutanen sun fito ne daga Ƙaramar Hukumar Ibaji, kuma suna kan hanyarsu ta zuwa kasuwar Ilushi a Jihar Edo. Kwamishinan Yaɗa Labarai na Jihar, Kingsley Fanwo ne, ya bayyana hakan a Lokoja a ranar Laraba.
Rohatonni sun yi nuni da cewa, an sake samun nutsewar kwale-kwale a jihar Sokoto, inda ake fargabar rasa rayuka. Jaridar Daily Trust ta ruwaito cewa, kwale-kwale na ɗauke ne da mata da ke gudun ceton rai daga hare-haren yan bindiga, wanda ya maƙale da misalin karfe 7:30 na daren ranar Alhamis. Mahukunta na ci gaba
Wata kotun sojoji a jihar Filato ta yanke wa sojan Nijeriya hukuncin rataya bayan kama shi da laifin kisan wani matashi. Kotun ta yanke wa Lukman Musa hukunci bayan ta same shi da laifin kisa, haɗin baki da mallakar harsashi ba bisa ƙa’ida ba, ƙarƙashin jagorancin Birgediya Janar Liafis Bello. A shari’ar, kotun ta ce,
Mahukunta a ƙasar Saudiyya sun saki mahajjatan Najeriya uku da tsare a birnin Jidda sakamakon zarginsu da safarar kwayoyi. Ƴan Najeriya ukun da aka saki bayan kwashe sati huɗu a tsare sun hada da Maryam Hussain Abdullahi da Abdullahi Bahijja Aminu da kuma Abdulhamid Saddiq. Da yake jawabi a wajen taron manema labarai, mai magana
Wani mummunan haɗarin mota da ya auku ajihar Zamfara na arewacin Najeriya ya yi sanadiyar mutuwar mutane 19, cikin fasinjoji 40 da suke cikin motar. Lamarin ya auku ne a ƙauyen Gwalli da ke yankin karamar hukumar Gimi, kuma motar na ɗauke ne da masu kai amarya kimanin mutum 40 inda motar ta faɗa cikin
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya yi alƙawarin haɗa hannu da majami’u domin magance talauci, da samar da daidaito da kuma wanzar da zaman lafiya a cikin al’umma. Tinubu ya ce haɗin gwiwar nada muhimmanci idan a ka yi la’akari da gudummawar da malaman addini suke bayar wa wajen gina alaka da sanya yarda a
Runduna ‘yan sandan jihar Nassarawa ta cafke wata matashiya bisa samu ta da laifin jefar da jaririyarta a garin Akwangan jihar Nassarawa. Kakakin rundunan ‘yan sandar da ke jihar, SP Rahaman Nansel ya sanar da hakan ga manema labarai a garin Lafiya, ya ce tuni rundunar ‘yan sandar ta gano tare da cafke matar bayan
Kungiyar likitoci masu neman kwarewar aiki a Najeriya sun shiga yajin aikin gargadi na kwanaki biyar. Kungiyar ta ce ta ɗauki wannan mataki ne sakamakon gwamnati ta gaza cika mata bukatunta da take nema duk da karin wa’adin kwanaki da ta bayar. Yajin aikin da ake sa ran a janye zuwa ranar 16 ga watan