Sarkin Kano na 16 kuma tsohon gwamnan Babban Bankin Najeriya (CBN), Muhammadu Sanusi II, ya nuna shakku a kan dalilin ci gaba da karɓar bashi bayan cire tallafin man fetur da gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta yi. Da yake jawabi a Abuja yayin taron Oxford Global Think Tank Leadership Conference da ƙaddamar da wani
Gwamnatin Najeriya na duba yiwuwar bai wa jahohi 36 da ke faɗin ƙasar damar kafa tashoshin lantarki a jahohinsu domin samar da shi da kuma rarraba shi ga jama’a. Gwamnatin ta ce wannan hanyar ce ta magance ƙarancin lantarki. Ministan lantarkin kasar, Adebayo Adelabu ya fadi hakan a Legas a wajen wani taron ƙoli game
Da yawa daga cikin manoman da kuma kungiyoyin su a ganawar su da jaridar Daily Trust,na ganin gwamnatin tarayya ce ke da laifi game da musabbabin faɗuwar farashin kayyakin abincin ta hanyar bada dama a shigo da abinci cikin kasar nan, abin da ya yi sanadiyar karyewar farashin abincin. Sai kuma ƙaramin ministan goma da
Cibiyar kula da hakan ma’adanai ta ƙasa ta koka bisa yadda ake samun yawan hatsarurka a wajajen hakan ma’adanai a Najeriya. Hakan ya biyo bayan ruftawar wani wajen hakan ma’adanai a ƙauyen Jagaba da ke ƙaramar hukumar Maru da ke cikin jiha Zamfara, wanda ya yi sanadiyar mutuwar mutane goma sha uku 13 da kuma
Gwamnatin Najeriya ta soke harajin kashi biyar cikin 100 da aka sanya a kan kudin kiran waya da kuma intanet. Hukumar Wayar da Kan Al’umma ta Kasa (NOA) ce ta sanar da hakan a wata takarda da ta fitar ranar Alhamis. Wannan matakin zai rage wa ’yan Najeriya matsin tattalin arziki, musamman ga masu amfani